– Wata ma’aikaciyar kasar Amurka tace wanda karshen yaki da yan Boko Haram bai kusa ba
– Najeriya take bukata zuba jari akan aiki na yan Arewa da cigaba tattalin arzikin a Arewa Maso Gabash wanda take fuskantar ta’addanci
Yan kungiyar Boko Haram
Wata mataimakiyar Sakatariyar kasar Amurka a ofishin Hukumar Harkokin Nahiyar Afirika (Bureau of African Affairs) mai suna Linda Thomas-Greenfield, ta nema wanda yaki da yan Boko Haram zata dauki lokaci da yawa da hankuri da albarkatun da yawa.
Jaridar The Punch ta ruwaito wanda wata ma’aikaciya ta bayyana hakan a babbar birnin kasar Amurka mai suna Washington.
Ta kuma ta jadada wanda akwai amfani da sani ta’addanci akan samu ilimi da karshen ta’addancin. Wadannan
Sannan a kasan, wsu sojojin Najeriya sun cigaba da fuskantar sauran yan ta’addan Boko Haram a kasan. Bayar da rahoto wanda ma’aikatar hukumar sojin kasa sun bayyana wanda sojojin 5 Brigade Quick Response Force (QRF) sun kashe yan ta’addan da yawa da kuma sojin sun hallaka dukiyar da makaman yan kungiyar Boko Haram.
Source : Link N
No comments:
Post a Comment