– Shugaba Muhammadu Buhari ya jadada wanda sojojin Najeriya sun kore yan kungiyar Boko Haram gaba daya a kananin hukumomi dukka a jihar Borno
– Sojojin Najeriya sun samu nasara akan ta’addanci Boko Haram
– Shugaba Buhari ya sha alwashi wanda zaya yi komai akan yaki da cin hanci da rashawa
Yan ta’addan Boko Haram
Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari ya nema wanda sojin kasa sun kore wata kungiya mai suna yan ta’addan Boko Haram daga kananin hukumomi gaba daya a jihar Borno wadanda suka kama kafin ya shiga ofish.
Shugaba Buhari inda yake tattauna da wasu tawagar da jakadan kasashen waje a wani biki a fadar shugaban kasa a Alhamis 18, ga watan Faburairu, yace:
“Abun zan
“Suke boyewa cikin dajin Sambisa. Akwai lokaci, suke kai hari akan fareren hula a wasu garuruwa.”
A karshe, shugaban kasa yace wanda zai yi abubuwa dukka daya kama yan ta’addan.
Source : Link N
No comments:
Post a Comment