Dating| Hook Up | Leak Photos | Sugar Mummy |Sugar Daddy | Health Tips | Celebrity News | Love Story

Search Our Blog Below

Mun sani wani wuri yan Boko Haram suke boyewa – Shugaba Buhari

– Shugaba Muhammadu Buhari ya jadada wanda sojojin Najeriya sun kore yan kungiyar Boko Haram gaba daya a kananin hukumomi dukka a jihar Borno

– Sojojin Najeriya sun samu nasara akan ta’addanci Boko Haram

– Shugaba Buhari ya sha alwashi wanda zaya yi komai akan yaki da cin hanci da rashawa

a boko haram

Yan ta’addan Boko Haram

Shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari ya nema wanda sojin kasa sun kore wata kungiya mai suna yan ta’addan Boko Haram daga kananin hukumomi gaba daya a jihar Borno wadanda suka kama kafin ya shiga ofish.

Shugaba Buhari inda yake tattauna da wasu tawagar da jakadan kasashen waje a wani biki a fadar shugaban kasa a Alhamis 18, ga watan Faburairu, yace:

“Abun zan

bayyana ne wanda inda an ranstar da ni a ranar Juma’a 29, ga watan Mayu, 2015, yan kungiyar Boko Haram suka rike kananin hukumomi 14 a Arewacin Maso Gabashin kasan. Amma, a yau, wata kungiya, bata rike kowane karamar hukumar ko wani yanki a Najeriya.

“Suke boyewa cikin dajin Sambisa. Akwai lokaci, suke kai hari akan fareren hula a wasu garuruwa.” 

A karshe, shugaban kasa yace wanda zai yi abubuwa dukka daya kama yan ta’addan.

Source : Link N

Share:

Related Posts:

No comments:

Post a Comment

Popular Posts

Labels

Blog Archive